iqna

IQNA

bahram qasemi
Ma'ikatar harkokin wajen kasar Iran ta kirayi jakadiyar kasar Kenya a Tehran, domin nuna rashin jin dadi kan hukuncin da wata kotun Kenya ta fitar ci gaba da tsare wasu Iraniyawa biyua kasar ta Kenya.
Lambar Labari: 3483468    Ranar Watsawa : 2019/03/18

Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Bahram Qasemi, ya mayar wa Amurka da martani dangane da batun kare hakkin bil adam a Iran da kuma ayyukan ta'addanci.
Lambar Labari: 3483148    Ranar Watsawa : 2018/11/25

Bnagaren kasa da kasa, Ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ta bada sanarwan cewa shirin musayar kudade tsakanin Iran da kasashen tarayyar Turai na tafiya kamar yadda ya dace
Lambar Labari: 3483102    Ranar Watsawa : 2018/11/05

Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Bahram Qasemi ya karyata rahotannin da ke cewa Iran ta bukaci ganawa da Trump.
Lambar Labari: 3483000    Ranar Watsawa : 2018/09/21

Bangaren kasa da kasa, kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Iran Bahram Qasemi ya kirayi gwamnatin Iraki da ta hukunta wadanda suka kai hari kan ofishin Iran da ke Basara.
Lambar Labari: 3482963    Ranar Watsawa : 2018/09/08

Bangaren kasa da kasa, Kakakin ma'aikatar harkokin wajen Jamhuriyar Musulunci ta Iran ya yi tofin Allah tsine kan harin ta'addancin da aka kai wajen zaman taron malaman addinin Musulunci a kasar Afganistan.
Lambar Labari: 3482727    Ranar Watsawa : 2018/06/05

Bangaren siyasa, kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Iran Bahram Qasemi ya bayyana furucin miminstan harkokin wajen Moroco da cewa ya yi kama da almara.
Lambar Labari: 3482691    Ranar Watsawa : 2018/05/24

Bangaren kasa da kasa, kakain ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ya bayyana zargin da Amurka ta yi wa dakarun Syria da kai hari da makamai masu guba a Doma da cewa ba Magana ce ta hankali ba.
Lambar Labari: 3482549    Ranar Watsawa : 2018/04/08

Bangaren kasa da kasa, kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Bahram Qasemi, ya bayyana zarge-zargen da Masar da Saudiyya suka yi wa Iran da cewa hankoron haifar da gaba a tsakanin Kasashen musulmi ba maslaha ce gare su ba.
Lambar Labari: 3482459    Ranar Watsawa : 2018/03/07

Bangaren kasa da kasa, mai mgana da yawun ma’aikatar harkokin kasar Iran Bahram Qasemi ya mayar da martani dangane da hare-haren da Isra’ila ke kaiwa kan Syria.
Lambar Labari: 3482382    Ranar Watsawa : 2018/02/10

Bangaren kasa da kasa, kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ya bayyana tuhumce-tuhumcen gwamnatin Saudiyya a kan Iran da cewa ba su da tushe balantana makama.
Lambar Labari: 3482071    Ranar Watsawa : 2017/11/06

Kakakin Ma’aikatar waje:
Bangaren kasa da kasa, Bahram Qasemi kakakin ma’aikatar harkokin wajen jamhuriyar muslunci ta Iran ya mayar da martani a kan kalaman Trump dangane da Iran a Paris.
Lambar Labari: 3481701    Ranar Watsawa : 2017/07/15